IQNA

Masulmi Masu Bincike A Holland Sun Samu Lambar Yabo

14:18 - January 16, 2010
Lambar Labari: 1873551
Bangaren kasa da kasa; musulmi masu gudanar da bincike kan harkokin Musulunci a kasar sun samu wata lambar yabo ta bincike daga jami'ar birnin Sharjah da hadaddiyar daular larabawa.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa musulmi masu gudanar da bincike kan harkokin Musulunci a kasar sun samu wata lambar yabo ta bincike daga jami'ar birnin Sharjah da hadaddiyar daular larabawa. Bayanin ya ci gaba da cewa musulmi masu gudanar da bincike kan harkokin Musulunci a kasar sun samu wata lambar yabo ta bincike daga jami'ar birnin Sharjah da hadaddiyar daular larabawa. 523808
captcha