Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta wulakanta malamai kuma limaman masallatan Juma'a 17 na kasar saboda rashin amincewa da gina Katanga kan iyakokin Gaza. Bayanin ya ci gaba da cewa Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta wulakanta malamai kuma limaman masallatan Juma'a 17 na kasar saboda rashin amincewa da gina Katanga kan iyakokin Gaza. 524733