Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Shugaban majalisar malamn Musulunci ta kasar Labanan ya yi kira da a kafa wani kwamiti da zai kula da harkokin musulmi da hadin kansu a fadin duniya baki daya. Bayanin ya ci gaba da cewa Shugaban majalisar malamn Musulunci ta kasar Labanan ya yi kira da a kafa wani kwamiti da zai kula da harkokin musulmi da hadin kansu a fadin duniya baki daya. 524702