IQNA

An yi Bayani Kan Karfin Iran A Talabijin Din Kenya

16:52 - January 18, 2010
Lambar Labari: 1874685
Bangaren siyasa; Jakadan kasar Iran a kasar Kenya ya halarci wani shiri a gidan talabijin din kasar inda aka tattauna muhimman batutuwa da suka danganci karfin da Iran take da shi a wannan lokaci.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Jakadan kasar Iran a kasar Kenya ya halarci wani shiri a gidan talabijin din kasar inda aka tattauna muhimman batutuwa da suka danganci karfin da Iran take da shi a wannan lokaci. Bayanin ya ci gaba da cewa Jakadan kasar Iran a kasar Kenya ya halarci wani shiri a gidan talabijin din kasar inda aka tattauna muhimman batutuwa da suka danganci karfin da Iran take da shi a wannan lokaci. 525051



captcha