Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Mataimakin shugaban cibiyar kula da harkokin al'adu ta kasar Iran ya bayyana cewa daukar matakan habbaka harkokin tattalin arzikin kasashen musulmi na da muhimmanci. Bayanin ya ci gaba da cewa Mataimakin shugaban cibiyar kula da harkokin al'adu ta kasar Iran ya bayyana cewa daukar matakan habbaka harkokin tattalin arzikin kasashen musulmi na da muhimmanci. 525962