Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Mutumin nan day a shahara da tsananin gaba da addinin Musulunci a kasar Holland Geert Wilders zai gurfana a gaban kuliya domin hukunta shi bisa cin zarafin musulmi. Bayanin ya ci gaba da cewa Mutumin nan day a shahara da tsananin gaba da addinin Musulunci a kasar Holland Geert Wilders zai gurfana a gaban kuliya domin hukunta shi bisa cin zarafin musulmi. 526499