Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Musulmi daga cikin 'yan sandan kasar Birtaniya sun ki amincewa da sabon shirin gwamnatin kasar na cutar da musulmi tare da kuntata musu da sunan yaki da ta'addanci. Bayanin ya ci gaba da cewa tun kafin wannan lokaci gwamnatin Birtaniya tana daukar matakan cutar da mabiya addinin Musulunci Musulmi daga cikin 'yan sandan kasar Birtaniya sun ki amincewa da sabon shirin gwamnatin kasar na cutar da musulmi tare da kuntata musu da sunan yaki da ta'addanci. 527353