Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Wasu daga cikin kasashen musulmi suna gudanar da tattaunawa dangane da halin da ake ciki a kasar Afganistan, wanda ke ci gaba da yin kamari a kullum rana. Bayanin ya ci gaba da cewa Wasu daga cikin kasashen musulmi suna gudanar da tattaunawa dangane da halin da ake ciki a kasar Afganistan, wanda ke ci gaba da yin kamari a kullum rana.527407