Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Imarat cewa Ministocin sadarwa na kasashen larabawa sun jadda wajabcin takawa Isra'ila birki a yunkurin da take yi na mayar da birnin Qods na yahudawan yahyuniya. Bayanin ya ci gaba da cewa Ministocin sadarwa na kasashen larabawa sun jadda wajabcin takawa Isra'ila birki a yunkurin da take yi na mayar da birnin Qods na yahudawan yahyuniya. 528989