IQNA

Gina Cibiyar Lafiya Don Masu Ziyarar Imam Hussein (AS) A Karbala

21:58 - January 26, 2010
Lambar Labari: 1878498
Bangaren kasa da kasa; Za a kafa wata cibiyar lafiya a birnin Karbala mai alfarma domin bayar da taimakon gaggawa ga masu ziyarar Imam Hussein (AS) a nan da 'yan kawanaki masu zuwa.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Za a kafa wata cibiyar lafiya a birnin Karbala mai alfarma domin bayar da taimakon gaggawa ga masu ziyarar Imam Hussein (AS) a nan da 'yan kawanaki masu zuwa. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a kafa wata cibiyar lafiya a birnin Karbala mai alfarma domin bayar da taimakon gaggawa ga masu ziyarar Imam Hussein (AS) a nan da 'yan kawanaki masu zuwa. 529123
captcha