Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Za a kafa wata cibiyar lafiya a birnin Karbala mai alfarma domin bayar da taimakon gaggawa ga masu ziyarar Imam Hussein (AS) a nan da 'yan kawanaki masu zuwa. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a kafa wata cibiyar lafiya a birnin Karbala mai alfarma domin bayar da taimakon gaggawa ga masu ziyarar Imam Hussein (AS) a nan da 'yan kawanaki masu zuwa. 529123