Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Pakistan cewa An buga tare da yada littafin falsafar sunayen manzon Allah(SAW) a kasar Pakistan, wanda wani marubuci dan kasar Muhammad Tahir Mustafa ya rubuta. Bayanin ya ci gaba da cewa An buga tare da yada littafin falsafar sunayen manzon Allah(SAW) a kasar Pakistan, wanda wani marubuci dan kasar Muhammad Tahir Mustafa ya rubuta.
530078