Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; Piraministan kasar Bangaladash ya kirayi malaman addinin muslunci na kasar da su mayar da hankali wajen yin aiki da ka'idojin addinin muslunci a cikin ayyukansu. Bayanin ya ci gaba da cewa Piraministan kasar Bangaladash ya kirayi malaman addinin muslunci na kasar da su mayar da hankali wajen yin aiki da ka'idojin addinin muslunci a cikin ayyukansu. 531171