IQNA

Zama harkokin Tattalin Arzikin Kasashen Musulmi A Bosnia

16:07 - January 30, 2010
Lambar Labari: 1880002
Bangaren kasa da kasa; Za a fara gudanar da wani zaman taro a kasar Bosnia domin tattauna muhimman batutuwa da suka danganci harkokin tattalin arzikin kasashen musulmi da ke samun halartar masana.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Za a fara gudanar da wani zaman taro a kasar Bosnia domin tattauna muhimman batutuwa da suka danganci harkokin tattalin arzikin kasashen musulmi da ke samun halartar masana. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a fara gudanar da wani zaman taro a kasar Bosnia domin tattauna muhimman batutuwa da suka danganci harkokin tattalin arzikin kasashen musulmi da ke samun halartar masana.531188

captcha