IQNA

Limaman Yeman Sun Yi Allawadai Da Wulakanta Kur'ani

13:15 - January 31, 2010
Lambar Labari: 1880407
Bangaren kasa da kasa; Limaman masallatan juma'a na kasar Yeman sun yi Allawadai da wulakanta kur'ani mia tsarki da jaridar Alwahdah ta kasar ta yi,
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Limaman masallatan juma'a na kasar Yeman sun yi Allawadai da wulakanta kur'ani mia tsarki da jaridar Alwahdah ta kasar ta yi, kamar yadda kamfannin dillancin labaran kasar suka ambata.
Bayanin ya c gaba da cewa limaman masallatan juma'a na kasar Yeman sun yi Allawadai da wulakanta kur'ani mia tsarki da jaridar Alwahdah ta kasar ta yi, kamar yadda kamfannin dillancin labaran kasar suka ambata. 531539



captcha