Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa A cikin wani bayani da ma'aikatar kula da harkokin addinin Musulunci ta kasar Turkya ta fitar ta bayyana cewa za a rufe wasu shafukan internet da ke watsa kur'ani ba bisa kaida ba. Bayanin ya ci gaba da cewa A cikin wani bayani da ma'aikatar kula da harkokin addinin Musulunci ta kasar Turkya ta fitar ta bayyana cewa za a rufe wasu shafukan internet da ke watsa kur'ani ba bisa kaida ba. 531637