Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani labari day a nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Faransa an bayyana cewa Mahukuntan birnin Rendsburg dake arewacin kasar Jamus sun bayar da dama ga musulmi mazauna birnin da su daukaka kiran salla da lasifika a masallatansu, Bayanin ya ci gaba da cewa Mahukuntan birnin Rendsburg dake arewacin kasar Jamus sun bayar da dama ga musulmi mazauna birnin da su daukaka kiran salla da lasifika a masallatansu. 534497