Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Za a gudanar da zaman kotu a karo na biyu a ci gaba da sauraren shari'ar Geert Wilders dan majalisar kasar Holland mai tsanannin gaba da addinin muslunci. Bayanin ya ci agba da cewa Za a gudanar da zaman kotu a karo na biyu a ci gaba da sauraren shari'ar Geert Wilders dan majalisar kasar Holland mai tsanannin gaba da addinin muslunci. 534219