Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Muhammad Ukala shugaban jami'ar musulunci ta birnin Madina ya bayyana cewa za a bude wani bangare na koyar da ilmomin kur'ani da falsafa ga mata a jami'ar. Bayanin ya ci gaba da cewa Muhammad Ukala shugaban jami'ar musulunci ta birnin Madina ya bayyana cewa za a bude wani bangare na koyar da ilmomin kur'ani da falsafa ga mata a jami'ar.535358