IQNA

Tattaunawar Kafofin Yada Labaran Kasashen Musulmi

17:10 - February 07, 2010
Lambar Labari: 1883979
Bangaren kasa da kasa; A gobe idan Allah ya kai mu za a gudanar da zaman tattaunawa na bangarori da kafofin yada labarai na kasashen musulmi, wanda zai samu halartar masana.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa A gobe idan Allah ya kai mu za a gudanar da zaman tattaunawa na bangarori da kafofin yada labarai na kasashen musulmi, wanda zai samu halartar masana. Rahoton ya ci gaba da cewa A gobe idan Allah ya kai mu za a gudanar da zaman tattaunawa na bangarori da kafofin yada labarai na kasashen musulmi, wanda zai samu halartar masana. 535533
captcha