Kamafanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa kungiyoyin palastinawa musulmi da kuma kiristoci sun ja kunnen gwamnatin yahudawan sahyuniya dangane da makircin haka ramuka a karkashin masallacin aksa mai alfarma. Bayanin ya ci gaba da cewa kungiyoyin palastinawa musulmi da kuma kiristoci sun ja kunnen gwamnatin yahudawan sahyuniya dangane da makircin haka ramuka a karkashin masallacin aksa mai alfarma. 536120