IQNA

Musulmi Na Iya Sake Cin Nasara Kan Mamayan HKI

16:06 - February 09, 2010
Lambar Labari: 1885068
Bangaren siyasa da zamantakewa: Allama Said Muhammad Husein Fadllah babban malamin yan shi'a a kasar Labanon a jiya ne ya maida martani kan yadda Amerika ke marawa gwamnatin HKI baya a yake-yaken da mamayan da take yiwa kasashen musulmi da jaddada cewa; musulmi da larabawa suna da karfin da za su sake cin nasara kan gwamnatin mamaye ta HKi.
Daga Labanon ne cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton da ke cewa: Allama Said Muhammad Husein Fadllah babban malamin yan shi'a a kasar Labanon a jiya ne ya maida martani kan yadda Amerika ke marawa gwamnatin HKI baya a yake-yaken da mamayan da take yiwa kasashen musulmi da jaddada cewa; musulmi da larabawa suna da karfin da za su sake cin nasara kan gwamnatin mamaye ta HKi.



53688

captcha