Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labaransa na Iran cewa; Ana sa ran sanar da birnin Najaf mai alfarma a matsayin bababan birnin Al'adun muslunci a cikin shekara ta 2012, wanda hakan zai samu amincewar sauran kasashen musulmi. Ana sa ran sanar da birnin Najaf mai alfarma a matsayin bababan birnin Al'adun muslunci a cikin shekara ta 2012, wanda hakan zai samu amincewar sauran kasashen musulmi. 510171