Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labarai na Qods press cewa; Malaman musulmi sun mayar da martani kan wani malamin yahudawa da ya yi suka kan addinin Musulunci, sakamakon cin zarafin da ya yi wa Musulunci. Malaman musulmi sun mayar da martani kan wani malamin yahudawa da ya yi suka kan addinin Musulunci, sakamakon cin zarafin da ya yi wa Musulunci. 510073