Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; a ci gaba da kara yada tunanin ahlul bait da bangaren yada al'adu na Iran ke yi, Za a gudanar da tarukan tunawa da zagayowar shahadar Imam Hussein (AS) A ranar Ashura tare da iyalan gidan manzon Allah (SAW) a Karbala. Za a gudanar da tarukan tunawa da zagayowar shahadar Imam Hussein (AS) A ranar Ashura tare da iyalan gidan manzon Allah (SAW) a Karbala. 510295