Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani rahoto day a nakalto daga shafin yanar gizo na nasij an bayyana cewa Za a gudanar da zaman tattaunawar addinai tsakanin Japan da kasashen musulmi a birnin Tokyo fadar mulkin kasar a karo na takwas, da za a fara a mako mai zuwa. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a gudanar da zaman tattaunawar addinai tsakanin Japan da kasashen musulmi a birnin Tokyo fadar mulkin kasar a karo na takwas, da za a fara a mako mai zuwa. 539095