Kamfanin dillancin labaran iqna a banagaren yada labaransa na birnin Beirut a kasar Labanan ya habarta cewa, wani wakilin kungiyar hizbullah a majalisar dokokin kasar Labanan ya gabatar da wani jawabi da a cikinsa ya bayyana mahangar hizbullah akan siyasar musulmi da larabawa. Bayanin ya ci gaba da cewa Wani wakilin kungiyar hizbullah a majalisar dokokin kasar Labanan ya gabatar da wani jawabi da a cikinsa ya bayyana mahangar hizbullah akan siyasar musulmi da larabawa. 539136