Cibiyar da ke harkokin Kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa:an nuna wasu shafukan rubutu na Kur'ani mai girma da aka ce Imam Rida (AS) ya rubuta da hannunsa kuma an nuna wannan bangon kur'ani ne a gidan tarihi da ke birnin Mashhad babban birnin addini da dubban musulmi daga lungu da sako na duniyar musulmi.
539254