Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa tsohon Piraministan kasar Malazia ya bukaci da a dauki kwararan matakai na bayar da kariya ga addinin musulunci kan ayyukan tsokana da yake fuskanta. Bayanin ya ci gaba da cewa tsohon Piraministan kasar Malazia ya bukaci da a dauki kwararan matakai na bayar da kariya ga addinin musulunci kan ayyukan tsokana da yake fuskanta, ya bukaci da a dauki kwararan matakai na bayar da kariya ga addinin musulunci kan ayyukan tsokana da yake fuskanta. 541300