IQNA

Bahrain Za Ta Dauki Bakuncin Taron Majalisun Dokokin Kasashen Musulmi

15:50 - February 23, 2010
Lambar Labari: 1889833
Bangaren kasa da kasa; Gamayyar majalisun dokokin kasashen musulmi za ta fara gudanatr da zamanta a birManama na kasar Bahrain a cikin watan gobe, da zai samu halartar kasashen musulmi.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Gamayyar majalisun dokokin kasashen musulmi za ta fara gudanatr da zamanta a birManama na kasar Bahrain a cikin watan gobe, da zai samu halartar kasashen musulmi. Bayanin ya ci gaba da cewa Gamayyar majalisun dokokin kasashen musulmi za ta fara gudanatr da zamanta a birManama na kasar Bahrain a cikin watan gobe, da zai samu halartar kasashen musulmi. 542223


captcha