Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Gamayyar majalisun dokokin kasashen musulmi za ta fara gudanatr da zamanta a birManama na kasar Bahrain a cikin watan gobe, da zai samu halartar kasashen musulmi. Bayanin ya ci gaba da cewa Gamayyar majalisun dokokin kasashen musulmi za ta fara gudanatr da zamanta a birManama na kasar Bahrain a cikin watan gobe, da zai samu halartar kasashen musulmi. 542223