Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani rahoto day a nakalto daga jaridar kasar masar an bayyana cewa Gidan talabijin din Abudhabi da ke watsa shirinsa kan tauraron dan adam zai nuna tarukan maulidin manzon Allah kai tsaye wanda za a gudanar a birnin. Bayanin ya ci gaba da cewa gidan talabijin din Abudhabi da ke watsa shirinsa kan tauraron dan adam zai nuna tarukan maulidin manzon Allah kai tsaye wanda za a gudanar a birnin.542397