Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani rahoto da ya nakalto daga jaridun palastinu kungiyoyin palastinawa sun yi Allawadai damatakin haramtacciyar kasar Isra'ila ta dauka na mayar da muhimman wuraren musulunci na yahudawa a birnin Qods. Bayanin ya ci gaba da cewa Kungiyoyin palastinawa sun yi Allawadai damatakin haramtacciyar kasar Isra'ila ta dauka na mayar da muhimman wuraren musulunci na yahudawa a birnin Qods. 542869