IQNA

A Tunusiya Ne Za A Gudanar Da Taron Kasashe Mambobi A Kungiyar OIC

19:57 - February 24, 2010
Lambar Labari: 1890419
Bangaren kasa da kasa;A tunusiya ne za a gudanar da taro da zai hada kawunan kasashe mambobi a kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC ko OCI.
Bayan ta nakalto daga kungiyar CNUCED cibbiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: A tunusiya ne za a gudanar da taro da zai hada kawunan kasashe mambobi a kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC ko OCI. Akwai kungiyoyi da hukumomi da dama kamar cibiyar kula da kasuwanci da fadadawa ta kasa da kasa OCDE da komitin kungiyar tarayyar turai da hukumar tuntubar juna ta tattalin arziki a ma'aikatun kasuwanci da ciniki sunada daga cikin wadanda suka halarci wannan taro.



543153

captcha