Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ce daga reshenta na kasar Suriya ta watsa rahoton cewa; zamantakewa' ayatullahi Kablan mukaddashin majalisar koli ta yan shi'a a Labanon ya yi Allah wadai da matakin nuna wariya da ta'addancin haramtacciyar kasar Isra'ila na mallake masallacin Ibrahima (AS) da kabarin Bilal . Ya kuma jaddada wajibcin kasashen larabawa al'ummominsu da gwamnatocinsu da sauran musulmin duniya su hada kai da tashi tsaye ba kasawa wajen ganin sun kawo karshen wannan ta'addanci da haramtacciyar kasar Isra'ila ked a zummar yi.
543586