Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani rahoto da ya nakalto daga kafofin yada labaran Saudiyya an habarta cewa; An gudanar da wani zama na musamman na kwamitin kula da ilmomin kur'ani na mu'ujiza da kuma sunnar manzo tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyalan gidansa a Makka. Rahoton ya ci gaba da cewa An gudanar da wani zama na musamman na kwamitin kula da ilmomin kur'ani na mu'ujiza da kuma sunnar manzo tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyalan gidansa a Makka. 545247