Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa malamai da suke dauke da tunanin kafrta sauran al'ummar musulmi, suna yi wa makiya addinin musuluncin hidima ne kai tsaye. Bayanin ya ci gaba da cewa Malamai da suke dauke da tunanin kafrta sauran al'ummar musulmi, suna yi wa makiya addinin musuluncin hidima ne kai tsaye. 547455