Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga majiyar watsa labarai ta kusa da shugaban kasar Iran Mahmud Ahmad Najad da a ranar sha biyar ga watan Isfand na wannan shekara ya bayyana cewa: a yau al'ummomi da gwamnatoci masu rayin juyi da ci gaba da suka dandana haka sunada babbar niya da fata ta gari mai yawa kuma hakan zai kawar da duk wani karfi da mulkin danniya da babakere kuma duk wata barazana ta soji da wuce gonad a iri ba za sub a su tsoro ba.
548890