IQNA

Taron Ministocin Ilimi Na Kasashen Larabawa A Kasar Oman

16:14 - March 09, 2010
Lambar Labari: 1896184
Bangaren kasa da kasa; Ministocin harkokin ilmi na kasashen larabawa za su gudanar da zamansu a karo na bakwai a birnin Maskat na kasar Oman.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ministocin harkokin ilmi na kasashen larabawa za su gudanar da zamansu a karo na bakwai a birnin Maskat na kasar Oman da nufin tattauna batutuwan ilmi a kasashensu. Bayanin ya ci gaba da cewa dukkanin ministocin kasashen larabawan ne dai ake zaton cewa za su halarci taron. In harkokin ilmi na kasashen larabawa za su gudanar da zamansu a karo na bakwai a birnin Maskat na kasar Oman da nufin tattauna batutuwan ilmi a kasashensu. 549063



captcha