IQNA

Ministan Harkokin Wajen Kasar Holland Ya Soki Wilders

21:43 - March 13, 2010
Lambar Labari: 1897608
Bangaren kasa da kasa, Ministan harkokin wajen kasar Holland Maksim Warhagen ya yi kakkausar suka kan dan majalisar kasar mai tsananin gaba da addinin musulunci Gerrt Widers.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ministan harkokin wajen kasar Holland Maksim Warhagen ya yi kakkausar suka kan dan majalisar kasar mai tsananin gaba da addinin musulunci Gerrt Widers. Bayanin ya ci gaba da cewa ministan harkokin wajen kasar Holland Maksim Warhagen ya yi kakkausar suka kan dan majalisar kasar mai tsananin gaba da addinin musulunci Gerrt Widers.551693


captcha