Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani rahoto da ya nakalto daga jaridar yaum sabi ta kasar Masar an bayyana cewa, za a gudanar da wani zaman taro a birnin Alkahira na kasar Masar da zai bahasi kan irin rawar da kasar Turkiya ta taka wajen yada addinin musulunci a duniya. Rahoton ya ci gaba da cewa za a gudanar da wani zaman taro a birnin Alkahira na kasar Masar da zai bahasi kan irin rawar da kasar Turkiya ta taka wajen yada addinin musulunci a duniya. 551852