IQNA

Hamas Ta Kira Da A Gudanar Da Zanga-Zangar Kare Qods

15:28 - March 17, 2010
Lambar Labari: 1899468
Bangaren kasa da kasa; Kungiyar Hamas ta kirayi dukkanin mazauna zirin gaza da su gudanar da zanga-zangar nuna fushi da rashin amincewa da tozarta wurare masu tsarki a birnin Qods.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, kungiyar Hamas ta kirayi dukkanin mazauna zirin gaza da su gudanar da zanga-zangar nuna fushi da rashin amincewa da tozarta wurare masu tsarki a birnin Qods. Rahoton ya ci gaba da cewa ungiyar Hamas ta kirayi dukkanin mazauna zirin gaza da su gudanar da zanga-zangar nuna fushi da rashin amincewa da tozarta wurare masu tsarki a birnin Qods, da yahudawan sahyuniya ke yi. 553661




captcha