IQNA

Yaduwar Ilmomin Addinin Musulunci A Kasar Philipines

13:11 - March 28, 2010
Lambar Labari: 1900292
Bangaren kasa da kasa; Cibiyoyin addinin muslunci na kasar philipines na yin matukar kokari wajen yada ilmomi da koyarwar addinin musulunci a kasar,
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, cibiyoyin addinin muslunci na kasar philipines na yin matukar kokari wajen yada ilmomi da koyarwar addinin musulunci a kasar, musamman ma ga sauran al'ummomin da ba musulmi ne a kasar ba. Bayanin ya ci gaba da cewa cibiyoyin addinin muslunci na kasar philipines na yin matukar kokari wajen yada ilmomi da koyarwar addinin musulunci a kasar, musamman ma ga sauran al'ummomin da ba musulmi ne a kasar ba.552860
captcha