IQNA

Shirin Rarraba Kur'ani A Masallatai A Katar

15:07 - April 04, 2010
Lambar Labari: 1902256
Bangaren kasa da kasa; ma'aikatar da ke kula da harkokin addini a kasar Katar na rarraba kur'ani a masallatan kasar da cibiyoyin Musulunci da al'adu.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuriyar ta Iran Ikna bayan ta nakalto daga jaridar kasar Katar Alraya ta watsa rohoton cewa; ; ma'aikatar da ke kula da harkokin addini a kasar Katar na rarraba kur'ani a masallatan kasar da cibiyoyin Musulunci da al'adu. Ma'aikatar harkokin addinin Musulunci ta yi niyar canja kur'anan da suka jima a masallatai da sabbi domin haka ya kara fito da masallatai da kuma karfin guiwa ga masu karatun Kur'ani a masallatai.Kuma kimanin kur'anai dubu dari bakwai ne za a rarraba a masallatai a kasar ta Katar.


556572

captcha