Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ne daga rshenta daga kasar Tanzaniya ta watsa rahoton cewa; A ranar da al'ummar Iran suka zabi tsarin jamhuriyar Musulunci a ranar sha biyu ga watan farvardin an bayar da kyautar kur'ani dari da hamsin a asibicin Usan Rud ta kasar Tanzaniya. Wannan wata alama ce da ke nuni da kakkyawar alaka da ke tsakanin jamhuriyar Musulunci ta Iran da kasar Tanzaniya.
556862