IQNA

Musulmin Bangaladesh Na Kokarin Isar Da Sakon Musulunci

16:11 - April 04, 2010
Lambar Labari: 1902309
Bangaren kasa da kasa; Musulmin kasar Bangaladesh na kokarin ganin sun isar da hakikanin sakon addinin musulunci ga sauran al'ummar kasar wadanda ba musulmi ba,
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, Kungiyoyin musulmin kasar Bangaladesh na kokarin ganin sun isar da hakikanin sakon addinin musulunci ga sauran al'ummar kasar wadanda ba musulmi ba, ta yadda hakan zai iya yin tasiri wajen isar sakon ga sauran al'ummomin yankin Asia da sauran kasashe makwaftansu. Bayanin ya kara da cewa musulmin kasar Bangaladesh na kokarin ganin sun isar da hakikanin sakon addinin musulunci ga sauran al'ummar kasar wadanda ba musulmi ba, ta yadda hakan zai iya yin tasiri wajen isar sakon ga sauran al'ummomin yankin Asia da sauran kasashe makwaftansu. 556770



captcha