IQNA

An Girmama Marayu Mahardata Kur'ani A Kasar Masar

16:10 - April 04, 2010
Lambar Labari: 1902311
Bangaren kasa da kasa; An girmama maryu mahardata kur'ani mai tsarki a lardin Sharkiyya na kasar Masar, biyo bayan kokarin da suka yi a gasar kur'ani da suka halarta a kasashen duniya.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, an girmama maryu mahardata kur'ani mai tsarki a lardin Sharkiyya na kasar Masar, biyo bayan kokarin da suka yi a gasar kur'ani da suka halarta a kasashen duniya daban-daban. Bayanin ya ci gaba da cewa ana koyar da marayu harda da karatun kur'ani a kokarin da wata cibiyar musulunci ta kasar ke yi, sakamakon hakan an girmama maryu mahardata kur'ani mai tsarki a lardin Sharkiyya na kasar Masar, biyo bayan kokarin da suka yi a gasar kur'ani da suka halarta a kasashen duniya daban-daban. 556732




captcha