Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, Kungiyar hadin gwiwar kungiyoyin musulmi a kasar faransa ta yi Allawadai da kyamar musulmi da ke ta karuwa a wasu yankuna na cikin kasashen turai, da suka hada da wasu yankunan kasar faransa a wannan lokaci. Bayanin ya kara da cewa Kungiyar hadin gwiwar kungiyoyin musulmi a kasar faransa ta yi Allawadai da kyamar musulmi da ke ta karuwa a wasu yankuna na cikin kasashen turai, da suka hada da wasu yankunan kasar faransa a wannan lokaci.557221