Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da ya nakalto daga jaridar Al-sharq ta kasar Qatar an bayyana cewa, An sanar da sunayen wadanda suka cancanci shiga gasar karatun kur'ani mai tsarki a kasar Qatar, wadda za ta samu halartar makaranta da mahardata kur'ani na kasar. Bayanin ya ci gaba da cewa An sanar da sunayen wadanda suka cancanci shiga gasar karatun kur'ani mai tsarki a kasar Qatar, wadda za ta samu halartar makaranta da mahardata kur'ani na kasar. 558592