IQNA

Jami'ar Azhar Ta Girmama Wani Yaro Mahardacin Kur'ani

15:45 - April 08, 2010
Lambar Labari: 1904145
Bangaren kasa da kasa; Jami'ar Azhar ta kasar Masar ta girmama wani karamin yaro dan shekaru goma sha daya da haihuwa da ya hardace kur'ani mai tsarki.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin yanar gizo na wani kamfanin dillancin labaran kasar Masar cewa, Jami'ar Azhar ta kasar Masar ta girmama wani karamin yaro dan shekaru goma sha daya da haihuwa da ya hardace kur'ani mai tsarki. Wannan dai na daya daga cikin ayyukan da bangare kula da harkokin kur'ani na jami'ar ke gabatarwa. Bayanin ya ci gaba da cewa jami'ar Azhar ta kasar Masar ta girmama wani karamin yaro dan shekaru goma sha daya da haihuwa da ya hardace kur'ani mai tsarki.559000















captcha