IQNA

Fatawar Kafirtawa A Duniyar Musulmi Na Sawa makiya Cimma Burukansu

16:49 - April 11, 2010
Lambar Labari: 1905509
Bangaren siyasa da zamantakewa: Limamin masallacin juma'a na birnin Beirut ne ya yi nuni da hare-haren baya bayan nan a kasar Iraki day a daura alhakin kan yan mamaye,yan ata'adda ,Amerika da haramtacciyar kasart Isra'ila kana bin da ke faruwa a duniyar musulmi da bayyana cewa; fatawar kafirtawa da kisan da ake aiwatarwa a kai akai a kasashen musulmi yana isa ne ga cimma burin makiya.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna daga reshenta daga Labanon ta watsa rahoton cewa: Limamin masallacin juma'a na birnin Beirut ne ya yi nuni da hare-haren baya bayan nan a kasar Iraki day a daura alhakin kan yan mamaye,yan ata'adda ,Amerika da haramtacciyar kasart Isra'ila kana bin da ke faruwa a duniyar musulmi da bayyana cewa; fatawar kafirtawa da kisan da ake aiwatarwa a kai akai a kasashen musulmi yana isa ne ga cimma burin makiya. Saidi Ali Fadlullah ya ci gaban da cewa: kungiyoyin ta'addanci su maida Iraki sansanin ta'addancinsu bayan da aka samo dan kankanan tsaro a yan kwanakin baya.

559931

captcha