Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da ya nakalto daga shafin yanar gizo na kamfanin dillancin labaran ma'arib na kasar Yeman an bayyana cewa, kwamitin da ke kula da harkokin mahardata kur'ani mai tsarki a kasar Yeman ya jagoranci wani zaman taro da ya hada mambobinsa a karo na farko. Bayanin ya ci gaba da cewa kwamitin da ke kula da harkokin mahardata kur'ani mai tsarki a kasar Yeman ya jagoranci wani zaman taro da ya hada mambobinsa a karo na farko a kasar tun bayan kafa shi.560587